IQNA - Daruruwan magoya bayan Falasdinawa ne suka toshe tashoshin jirgin kasa a Geneva da Lausanne na kasar Switzerland a wata zanga-zangar nuna adawa da kwace jirgin Madeleine da gwamnatin Isra'ila ta yi.
Lambar Labari: 3493397 Ranar Watsawa : 2025/06/10
Bangaren kasa da kasa, kamfanin zirga-zirgar jiragen kasa na kasar Iraki ya mayar da hankali wajen kwasar masu ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) zuwa Karbala.
Lambar Labari: 3480951 Ranar Watsawa : 2016/11/18